Jaridar Arewa

Jaridar Arewa Kawo muku labarai da dumi duminsu

20/03/2026

Sakon Barka da Sallah 🌙✨
Dan Amana Adamawa, Alhaji Umaru Ballo,

na taya al’ummar Musulmi murnar wannan karamar Sallah ta Eid-el-Fitr 2026 (20 ga Maris), tare da mika sakon gaisuwa na musamman ga:
Mai girma Gomna Ahmadu Umaru Fintiri, da
Mai Martaba Barkindo Aliyu Mustapha.

Allah Ya sanya wannan lokaci mai albarka ya zo da zaman lafiya, hadin kai, da cigaba ga Jihar Adamawa da kasa baki daya.
Barka da Sallah! Allah ya maimaita mana cikin alheri.

19/01/2026

Big shout out to my newest top fans! Tasiu Yarima, Zainab Iliyasu Zainab Iliyasu, Naziru Abdullahi, Fatima Abdllahi, Abdullahi Sabitu Abdullahi Sabitu, Murtala Sulaiman

12/01/2026

Yace inkaji zasuyi taro toh Aurar raki zasu mutu a ranar. Hon. Naziru Figo daga jihar Adamawa

23/12/2025
BONIFACE ANIEBUNAM DA WANNAN RUKUNI NASA SUN CI GABA DA KORARRU DAGA NNPP – Cewar Shugaban NNPP na Adamawa, Alh. Bamanga...
20/04/2025

BONIFACE ANIEBUNAM DA WANNAN RUKUNI NASA SUN CI GABA DA KORARRU DAGA NNPP – Cewar Shugaban NNPP na Adamawa, Alh. Bamanga Tukur Mubi

Shugaban jam’iyyar NNPP na Jihar Adamawa, Alhaji Bamanga Tukur Mubi, ya sake tabbatar da cewa Boniface Aniebunam da tawagarsa sun kasance cikin jerin wadanda aka kora daga jam’iyyar NNPP, bisa hukuncin kotu da aka yanke a ranar 18 ga Afrilu, 2024.

Ya bayyana cewa duk wani yunkuri da wannan rukunin ke yi don yaudara da amfani da sunan jam’iyyar, ba shi da wata doka ko inganci. Hukumar INEC da kotu sun amince da Dr. Ajuji Ahmed a matsayin Shugaban Jam’iyyar na Kasa, tare da sabunta tambari, tuta da taken jam’iyyar.

*Ga masu son dawowa cikin jam’iyyar – dole ne su fara daga matakin mazabar su ta hanyar rijista da Shugaban Mazaba.*

---

🟥 DANGANE DA KWANKWASO:

Alhaji Bamanga ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai koma jam’iyyar APC, yana mai cewa:

> "Kwankwaso yana kan kokarin gina jam’iyyar NNPP domin zama gagarumar adawa a 2027. Wadanda ke yada jita-jita suna kokarin ruguza karfinsa."

---

🟥 SAKON GODEWA GA AL’UMMAR ADAMAWA:

A ƙarshe, ya mika sakon gaisuwa da godiya ga mutanen Adamawa a madadin Shugaban Jam’iyya na kasa Dr. Ajuji Ahmed da kwamitin zartarwa, yana mai rokon jama’a da su *ci gaba da goyon bayan NNPP.*

---

🟥 NNPP – SABON NAJERIYA!

🟥 SABON NAJERIYA – ILIMI GA KOWA!

✍ Alh. Bamanga Tukur Mubi
Shugaban NNPP – Jihar Adamawa

Domin ƙarin bayani, ziyarci shafin yanar gizon jam’iyyar NNPP: nnpp.net.ng

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIL RAJI'UNRahotanni da muke samu Yanzu na Cewa An Samu Haɗari Mota Kan Hanyar Abuja Zuwa Kadun...
18/04/2025

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIL RAJI'UN

Rahotanni da muke samu Yanzu na Cewa An Samu Haɗari Mota Kan Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Kusan Mutum 100 Sun Rasu.

Yanzu Muke Samu Rahoton Wani Mummunan Hadari Ya Faru Inda Wata Mota Tayi taho mugama da Babbar Motar daukar Shanu a Kan hanyar Kaduna Zuwa Abuja Birnin Tarayyar Najeriya.

Ana hasashen mutune kusa 100+ sun mutu, Da kuma Shanu Masu yawa da s**a mutu.

Allah Ya Jikan Waɗanda S**a Rasu Masu Raunuka Allah Ya basu Lafiya Ameen

InnalilLahi wa inna ilaihi raji'un!Allah ka jikan Dr Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ka kyautata makwancin sa, ka haɗamu ...
04/04/2025

InnalilLahi wa inna ilaihi raji'un!

Allah ka jikan Dr Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ka kyautata makwancin sa, ka haɗamu da shi a gidan aljanna firdausi ranar gobe. Allah ka kai haske kabarinsa, Ka gafarta masa kurakuransa, Ka sanya Aljannah ce makomarsa, Ka kyautata bayansa, ka bawa iyalansa dangana ameen

Ibrahim Traore ya tsira daga yunƙurin kashe shi karo na 18 a cikin shekaru biyu na mulkinsa a Burkina Faso.Shugaban Fara...
02/04/2025

Ibrahim Traore ya tsira daga yunƙurin kashe shi karo na 18 a cikin shekaru biyu na mulkinsa a Burkina Faso.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron, ya bayyana cewa : "Dole ne mu ƙarfafa abota da Kyaftin Ibrahim Traore, Shugaban Burkina Faso, yayin da muke ƙoƙarin shawo kansa ya ba mu damar kafa sansanonin soji a ƙasarsa."

Sai dai Ibrahim Traore, yayi martani kan kalaman Shugaban Faransa, Toure ya ce : "Me yasa shekaru masu yawa kuna abokai da Amurka, Birtaniya, Brazil, da Kanada. Amma ba ku sami sansanonin soja a waɗannan ƙasashen ba ?"

"Ni ba mai karya doka bane. Ina girmama umarnin Gwamna. Mun zo ta jirgin sama, ba ta hanya ba. Babu tawaga, don haka ba ...
02/04/2025

"Ni ba mai karya doka bane. Ina girmama umarnin Gwamna. Mun zo ta jirgin sama, ba ta hanya ba. Babu tawaga, don haka ba mu karya doka ba." Sanata Natasha H Akpoti-Uduaghan.

Hakan kuma na zuwa ne yayin da Natashan ta isa mazaɓar ta ta hanyar amfani da jiragi mai saukar ungulu, bayan da Gwamna Ododo, na jihar Kogi ya haramta mata shiga jihar da tawaga.

30/03/2025

Ya'u Sa'eed Mubi ya bankado wani zalunci da Barayi Hadeda jamian tsaro s**ayi a jihar Adamawa

Justice for Abbas Abubakar Kaigama

30/03/2025

Dan Bello ya tona asirin Shugaban Izala Bala Lau

24/03/2025

Yadda Dan Majalisa ya tallafawa mutane dubu 5.700 da naira dubu 20.000 ashirin ashirin da attamfa da shaddauna ga kayan Abinci shinkfa macaroni spaghetti. A mazabarsa ta Mubi ta arewa ta Kudu da Maiha.

Hon. Jaafar Abubakar Magaji (Haske)

Address

Kano

Telephone

+2348026924052

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jaridar Arewa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share